Friday, June 12, 2026
spot_imgspot_imgspot_imgspot_img

Katsina state government

Labarai

Wani Sabon Mahadi Ya Bayyana A Kaduna

Daga Imrana Abdullahi AbdulRahman Muhammadu Bello Kuso, wani matashi ne mai da'awar addinin Islama da ya yi kira ga mabiyan addinin Musulunci da Kirista da...

Siyasa

Ina Goyon Baya Da Yi Wa Bola Tinubu Cikakkiyar Biyayya – Minista Muttaqha Rabe Darma

Daga Imrana Abdullahi Ministan da ke kula da ayyukan ma'aikatar Gidaje ta tarayyar Najeriya Injiniya Dokta Muttaqha Rabe Darma, ya tabbatarwa da duniya cewa shi...

Jam’iyyar APC A Jihar Yobe Ta Amince Ma Shugaba Tinubu Wa’adi Na Biyu 2027

Daga, Sani Gazas Chinade Damaturu Taron masu ruwa da tsaki na Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Yobe sun amince da Shugaba Bola Ahmed...

Wasanni

Tsaro

Lafiya

UNICEF, EU Sun Horar Da ‘Yan Jarida Kan Yaki da Rashin Abinci Mai Gina Jiki Ga Kananan Yara

Sani Saleh Chinade Daga Damaturu Hukumar UNICEF tare da hadin gwiwar kungiyar tarayyar Turai sun horar da 'yan jarida kan yaki da karancin abinci mai gina...

Ilimi

Wani Ramin A Kano Ya Lakume Rayukan Yara, Biyu  

Daga Abdullahi Inuwa Fargaba da tsoro sun mamaye mazauna unguwar Musukwani da ke Jakara, karamar hukumar birni ta Kano, sakamakon bacewar yara biyu da ake...

Gwamnatin Yobe Ta Dauki Nauyin Dalibai 127 Zuwa Makarantar Koyon Aikin Lauya

Daga Sani Saleh Chinade, Damaturu Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni (CON, COMN), a yau ya mika kudin makaranta da kwamfutocin tafi da gidanka ga...

Gwamnatin Yobe Ta Yi Karin Girma Ga Malaman Makarantu kimanin 1000

Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Shugaban hukumar koyarwa ta Jihar Yobe Alh. Yakubu Dokshi ya ce an karawa malaman makaranta kimanin 1,000 Karin girma zuwa...

Gwamna Buni Ya Rattaba Hannu Kan Kasafin Kudin 2025 Ya Zama Doka

Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya ce shekara ta 2025 da ke tafe gwamnati za ta dauki nauyin kammala...

Mun Sake Mayar Da Yara Kimanin 1.5m Makarantan Borno, inji Gwamna Zulum

Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya ce gwamnatinsa ta mayar da yara sama da miliyan 1.5 zuwa makaranta. Adadin...