Monday, April 28, 2025
spot_imgspot_imgspot_imgspot_img

Katsina state government

HomeLabaraiKamfanin MTN Ya Baiwa Gwamnatin Najeriya Gudummuwar Naira Biliyan Daya

Kamfanin MTN Ya Baiwa Gwamnatin Najeriya Gudummuwar Naira Biliyan Daya

Kamfanin Sadarwa na MTN Ya baiwa Gwamnatin Najeriya gudummuwar naira Biliyan Daya domin sanyawa cikin asusun tallafawa jama’a da abinci.

Mataimakin Shugaban Kasa, Sanata Kashim Shettima ya bayyana haka a lokacin da ya karbi bakuncin Shugaban kamfanin Charles Ndukwe da tawagarsa a ofishinsa.

Kamfanin Sadarwa na MTN ya kuma ba da na’urorin sadarwa dubu huɗu da dari shidda domin rabawa makarantu a sassan kasar.

Mataimakin Shugaban Kasa Sanata Kashim Shettima ya sha alwashin aiki da guddummuwar ta hanyar da ta kamata.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

- Advertisment -
Google search engine

Most Popular

Recent Comments